iqna

IQNA

maris
A ci gaba da gudanar da gangamin neman hakkokin Falastinawa da aka kora daga kasarsu domin dawowa gida da dubban Falastinawa suke gudanarwa a zirin Gaza, sojojin Isra'ila sun bude wuta a kan masu gangamin tare da kashe biyu daga cikinsu da kuma jikkata wasu da dama.
Lambar Labari: 3482982    Ranar Watsawa : 2018/09/14

Bangaren kasa da kasa, soojojin yahudawan Isra’ila sun harbe wani bafalastine har lahira a kusa da iyakokin Gaza da yankunan palastinawa da Isra’ila ta mamaye, a ci gaba da murkushe yunkurin falastinawa na nuna rashin amincewa da mamaye musu kasa.
Lambar Labari: 3482563    Ranar Watsawa : 2018/04/13