Tehran (IQNA) Paparoma Francis, na fadar Vatican, ya ba da shawarar cewa a yau Laraba 26 ga watan Fabrairu kowa ya yi addu’ar samun zaman lafiya.
Lambar Labari: 3486869 Ranar Watsawa : 2022/01/26
Tehran (IQNA) an fara gudanar da bincike kan wani hari a aka kai kan wani masallaci a birnin Wagadugu na kasar Burkina Faso.
Lambar Labari: 3485350 Ranar Watsawa : 2020/11/09
Tehran (IQNA) gwamnatin kasar Salvania ta sanar da cewa ba za ta amince da shirin Isra’ila na amamyar yankunan Falastinawa a yammacin kogin Jordan ba.
Lambar Labari: 3484843 Ranar Watsawa : 2020/05/28
Tehran (IQNA) sojojin Amurka da na Burtaniya su 450 sun isa lardin Aden da ke kudancin kasar Yemen.
Lambar Labari: 3484613 Ranar Watsawa : 2020/03/11
Tehran (IQNA) A ci gaba da tashe-tashen hankula a yankunan musulmi a kasar India ya zuwa yanzu mutane hudu ne suka rasa rayukansu.
Lambar Labari: 3484567 Ranar Watsawa : 2020/02/27
Bangaren kasa da kasa, Sojojin Haramtacciyar Kasar Isra'ila sun harbe matashin ne a kusa da haramin annabi Ibrahim a tsakiyar garin al-khalil da ke kudancin kogin jOrdan.
Lambar Labari: 3483075 Ranar Watsawa : 2018/10/25
Bangaren kasa da kasa, taro kan silima na kasar Iran a kasar Senegal a cikin harsunan faransanci da kuma yarukan kasar.
Lambar Labari: 3482784 Ranar Watsawa : 2018/06/24