IQNA - Kur’ani mai girma ya bayyana kuma ya jaddada bisharar da aka ambata a cikin wasu litattafai masu tsarki, cewa mulki da ikon mallakar duk wata maslaha a doron kasa tana jujjuyawa daga wasu kuma ta kai ga salihai.
Lambar Labari: 3490701 Ranar Watsawa : 2024/02/24
Dukkan ayyukan zamantakewa da tattalin arziki na Aga Khans a Tanzaniya ana aiwatar da su ne a karkashin taken "Network Development Network", amma wannan ba shi ne gaba daya labarin ba. Isma'ilawa suna gudanar da ayyukansu na addini ta hanyar "gidaje na jama'a da masallatai" kuma suna gudanar da darussan karatun addini na ɗan gajeren lokaci a gidajen jama'a guda.
Lambar Labari: 3490209 Ranar Watsawa : 2023/11/26
Mene ne Kur’ani? / 6
Tehran (IQNA) Dukkanin mabubbugar hasken da muke da su a wannan duniya a karshe za su kare wata rana, ko rana ma za ta rasa haskenta a ranar kiyama kuma za ya dusashe. Amma kafin nan, Allah ya ambaci wani abu a cikin Alkur’ani wanda haskensa ba ya karewa.
Lambar Labari: 3489298 Ranar Watsawa : 2023/06/12
Tehran (IQNA) Kungiyar Musulman Koriya ta Kudu ta bukaci Majalisar Dinkin Duniya da ta taimaka wajen gina masallaci a birnin "Daeju" sakamakon rashin kula da mahukuntan kasar.
Lambar Labari: 3488409 Ranar Watsawa : 2022/12/28
A dare na hudu na gasar, mun shaida;
Tehran (IQNA) An gudanar da dare na hudu na gasar kur'ani ta kasa da kasa ta Malaysia karo na 62 tare da halartar wakilai daga kasashe takwas daban-daban, yayin da biyu daga cikin mahardata a daren yau suka kara armashin wannan gasa tare da baje koli da zafi idan aka kwatanta da sauran darare, ta yadda za a gudanar da gasar. Mahalarta taron sun shirya tsaf don yin hasashen zabar mafi kyawun wannan gasar kur'ani ta Malaysia.
Lambar Labari: 3488056 Ranar Watsawa : 2022/10/23
Tehran (IQNA) An bude taron makokin daliban na ranar Arbaeen na Hosseini tare da halartar Jagoran juyin juya halin Musulunci ya biyo bayan yabo.
Lambar Labari: 3487879 Ranar Watsawa : 2022/09/19
Tehran (IQNA) A karon farko a duniyar Musulunci, ofishin buga kur'ani da hadisai na ma'aiki na kasar Kuwait ya fitar da kur'ani mai girma guda goma.
Lambar Labari: 3487365 Ranar Watsawa : 2022/05/31
Tehran (IQNA) Sheikh Muhammad Rafat shine makarancin kur'ani na farko da ya fara karatun suratu fatah a kafafen yada labarai bayan fatawar Sheikh al-Azhar inda ya bayyana cewa ya halatta a watsa kur'ani a gidan rediyo.
Lambar Labari: 3487270 Ranar Watsawa : 2022/05/09
Tehran (IQNA) Eric Zemour, dan takarar shugaban kasar Faransa mai ra'ayin rikau, ya bayyana shirinsa na sanya takunkumi kan Musulunci da alamomin Musulmi idan ya yi nasara.
Lambar Labari: 3486868 Ranar Watsawa : 2022/01/25
Tehran (IQNA) ma'aikatar harkokin wajen Iran ta kirayi jakadiyar kasar Solvenia a Tehran.
Lambar Labari: 3486100 Ranar Watsawa : 2021/07/12
Tehran (IQNA) za a gudanar da taro kan kur’ani mai tsarki karo na 114 wanda cibiyar Ahlul bait (AS) take daukar nauyin shiryawa.
Lambar Labari: 3485803 Ranar Watsawa : 2021/04/13
Tehran (IQNA) gwamnatin kasar China ta bayar da tallafin rage radadin cutar corona ga al’ummar kasar Saliyo.
Lambar Labari: 3485078 Ranar Watsawa : 2020/08/12
Tehran (IQNA) gwamnatin kasar saudiyya ta amince kan bude masallacin ma’aiki (SAW) mataki-mataki.
Lambar Labari: 3484849 Ranar Watsawa : 2020/05/30
Tehran (IQNA) sakamakon barazanar da Trump ya yi kan cewa ya bayar da umarni da a tarwatsa jiragen ruwa idan sun kusanci jiragen ruwan Amurka, Iran ta kirayi jakadan Switzerland a Tehran.
Lambar Labari: 3484738 Ranar Watsawa : 2020/04/23
Tehran (IQNA) ‘Yar majalisar dokokin Amurka musulma Ilhan Omar ta bayyana takunkumin da gwamnatin Amurka take ci gaba da kakaba wa Iran da cewa zalunci ne.
Lambar Labari: 3484644 Ranar Watsawa : 2020/03/21
Tehran - (IQNA) shugaban kasar Iran ya bayyana cewa Amurka tana barazana da takunkumi amma kuma sau da yawa ya kan zama dama ga kasashe domin dogara da kansu.
Lambar Labari: 3484551 Ranar Watsawa : 2020/02/23
Kungiyar kasashen larabawa taki amincewa da abin da ake ira da yarjejeniyar karni kan Falastinu da Trump ya gabatar.
Lambar Labari: 3484476 Ranar Watsawa : 2020/02/02
Bangaren siyasa, Ayatollah Khamenei ya bayyana harin mayar da martani da Iran ta mayar wa Amurka ya zubar da haibar Amurka a duniya.
Lambar Labari: 3484422 Ranar Watsawa : 2020/01/17
Kwamitin kwararru kan siyasar Sudan ya zargi shugaban majasar zartarwar kasar da sharara karya.
Lambar Labari: 3484270 Ranar Watsawa : 2019/11/24
Bagaren kasa da kasa, dubban falastinawa sun gudanar ad gangami kamar yadda suka saba yia kowace a Gaza.
Lambar Labari: 3484119 Ranar Watsawa : 2019/10/04