Shugaban kasar Lebanon ya amince da murabus din fira ministan kasar, amma ya bukaci ya ci gaba da rike gwamnati na wucin gadi.
Lambar Labari: 3484210 Ranar Watsawa : 2019/10/31
Bangaren kasa da kasa, shugaban kasar Lebanon Micheil Aoun ya bayyana kutsen da jiragen yakin Isra’ila suka yi a Lebanon da cewa shelanta yaki ne.
Lambar Labari: 3483990 Ranar Watsawa : 2019/08/26
Ayatollah Imami Kashani A Yayin Hudubar Juma’a:
Bangaren kasa da kasa, wanda ya jagoranci sallar Juma’a ayau a birnin Teran ya bayyana cewa makiya musulmi da ma al’ummomin yanin gabas ta tsakiya suna da wan shirin da suke son aiwatarwa a lokacin nan.
Lambar Labari: 3482108 Ranar Watsawa : 2017/11/17
Bangaren kasa da kasa, jagoran kungiyar Hizbullah ya bayyana murabus din Saad Hariri da cewa shifta ce ta Saudiyya wadda bai isa ya tsallake ta ba.
Lambar Labari: 3482072 Ranar Watsawa : 2017/11/06